Wannan kafar ta ruwaito maganar wani jami'in gwamnati dake cewa, da zarar gwamnatin ta cimma nasara wajen murkushe ta'addanci, sai a dinga zargin ta da laifin yin amfani da makamai masu guba, ya tabbatar da cewa, irin wannan zargi ya samarwa 'yan ta'addanci hujja ta maido da karfinsu. (Amina)