in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Ma'aikatan hukumar siyasar kwamitin tsakiya sun gabatar da rahotannin ayyukansu ga kwamitin tsakiyar JKS
2018-03-21 14:59:50 cri
Kwanan baya, ma'aikatan hukumar siyasar kwamitin tsakiya sun gabatar da rahotannin ayyukansu ga kwamitin tsakiyar Jam'iyyar Kwaminis ta Kasar Sin da babban sakataren kwamitin Xi Jinping.

Xi Jinping ya mai da hankali sosai wajen duba rahotanninsu, inda ya kuma gabatar da bukatu ga ma'aikatan hukumar siyasar kwamitin tsakiya kan yadda za su gudanar da ayyukansu a nan gaba. (Maryam)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China