in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Kasar Sin ta zuba makudan kudade wajen bunkasa lantarki a yankunan karkarar Xinjiang
2018-02-27 08:51:22 cri

Hukumar raya ci gaba da aiwatar da sauye sauye ta kasar Sin ta ware kudi kimanin yuan biliyan 2.65 kwatankwacin dalar Amurka miliyan 420 domin bunkasa lantarki a yankunan karkara na Xinjiang Uygur mai cin gashin kai cikin wannan shekarar.

Shirin bunkasa lantarkin ya amfanawa manoma da makiyaya sama da miliyan 4 a yankin na Xinjiang a cikin shekaru 5 da suka gabata. Masana'antun dake sarrafa 'ya'yan itatuwa da masu sana'o'in hannu da kuma masu kiwon dabbobi duka sun ci moriyar wannan shirin a yankin. (Ahmad Fagam)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China