Jiya ne a birnin Istanbul, birni mafi girma a kasar Turkiya, Turkiya da kasashe 15 mambobin kungiyar ECOWAS suka gudanar da taron dandalin tattaunawa kan tattalin arziki da ciniki na kwanaki biyu, inda suka yi alkawarin inganta huldar da ke tsakaninsu ta fuskar tattalin arziki da ciniki ta hanyar zuba jari a tsakaninsu.(Tasallah Yuan)