in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Shugabannin kasashe 13 na kungiyar CILSS dake yaki da fari a yankin Sahel sun yi taro
2018-02-09 09:58:14 cri

Shugabannin kasashe 13 na kungiyar CILSS dake yaki da fari a yankin Sahel sun gudanar da wani zaman taro na yini guda a ranar jiya a Yamai, babban birnin kasar Nijar a karkashin mai masaukin baki, Shugaba Mahamadou Issoufou, inda suka tattauna makomar kogin Isa da tafkin Chadi da matsalar sauyin yanayi a shiyyar Sahel, taron karo na 18 ya maida hankali kan tsaron abinci na al'ummomin kasashen CILSS.

Wakilin mu Maman Ada daga Yamai a jamhuriyyar Nijar na dauke da karin bayani...

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China