in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Li Keqiang ya isa Phnom Penh, don halartar taron LMC
2018-01-10 17:13:50 cri
A yau Laraba ne, firaministan kasar Sin Li Keqiang ya isa birnin Phnom Penh na kasar Combodia,bisa gayyatar da takwaransa na kasar Samdech Hun Sen ya yi masa, don halartar taron koli karo na 2 na hadin kan yankunan kogin Lancang da Mekong, wato LMC a takaice, tare kuma da kai ziyara kasar.

LMC wani sabon tsarin hadin gwiwa ne da kasashen Sin, Myanmar, Laos, Thailand, Combodia da kuma Vietnam suka kafa. (Bilkisu)
Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China