in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Ministan harkokin wajen Habasha ya bukaci a zurfafa mu'amala tsakanin Sin da Habasha
2017-12-05 09:52:35 cri
Ministan harkokin wajen kasar Habasha ya bukaci a zurfafa kyakkyawar dangantakar tattalin arziki tsakanin kasar Sin da Habasha.

Workneh Gebeyehu, ya yi wannan kira ne a lokacin ganawa da sabon jakadan kasar Sin a Habasha, Tan Jian. A ranar Litinin ne ministan ya karbi takardar kama aiki na sabon jakadan na Sin. A cewar Gebeyehu, dangantakar dake tsakanin Sin da Habasha tana kara kyautatuwa a 'yan shekarun da suka gabata. Gebeyehu ya jaddada bukatar zurfafa dangantakar tattalin arziki tsakanin kasashen biyu zuwa babban mataki. (Ahmad Fagam)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China