Wata sanarwar da aka fitar dake tabbatar da hakan a yau Alhamis a nan birnin Beijing, ta biyo bayan ganawar da shugaban kasar Sin Xi Jinping ya yi da takwaransa na Djibouti Ismail Omar Guelleh a birnin na Beijing.
Shugaba Guelleh na ziyarar aiki ne a nan kasar Sin tsakanin ranekun Laraba zuwa Jumma'a. (Saminu Hassan)