in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Shugaba Xi ya bukaci da a zage damtse wajen aiwatar da gyaren fuska
2017-11-20 20:43:27 cri
Shugaban kasar Sin Xi Jinping, ya bukaci da a zage damtse wajen tabbatar da aiwatar da manufofin dake kunshe cikin taron wakilan JKS karo na 19, wadanda suka shafi ci gaba da gudanar da sauye sauye.

Shugaba Xi, wanda kuma shi ne babban sakataren kwamitin koli na jam'iyyar ta kwaminis ta kasar Sin, kuma babban jagoran hukumar koli ta rundunar sojin kasar, ya yi wannan kira ne a yau, yayin taron farko na jagororin kwamitin kolin JKS, wadanda ke da nauyin aiwatar da daukacin sauye-sauye da taron wakilan JKS na 19 ya amincewa, kwamitin da shugaban na Sin ke jagoranta. (Saminu Hassan)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China