Kanar Anka ya ce tuni sojojin suka isa helkwatar rundunar dake sansanin Farcha dake birnin Ndjamena, fadar mulkin kasar Chadi.
Yanzu haka dai Benin ce kasa ta 5 da ta aike da sojojinta cikin wannan runduna, wadda ke da dakaru daga kasashen Najeriya da Nijar, da Kamaru da Chadi. (Saminu Hassan)