in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Shugaban Sin ya isa birnin Hanoi a wata ziyarar aiki
2017-11-12 14:26:24 cri
Shugaban kasar Sin Xi Jinping, kana sakatare janar na kwamitin tsakiya na jam'iyyar kwaminis ta kasar Sin CPC, ya isa Hanoi, babban birnin kasar Vietnam, domin gudanar da ziyarar aiki a kasar ta kudu maso gabashin nahiyar Asiya. (Ahmad Fagam)
Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China