in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Shuagaban kasar Sin ya yi kira da a inganta hadin gwiwa tsakanin kungiyoyin APEC da ASEAN
2017-11-11 12:32:04 cri
Shugaban kasar Sin Xi Jinpping, ya yi kira da a kara hulda ta kut-da-kut tsakanin kungiyar kawancen tattalin arzikin yankin Asia da Pasifik (APEC) da kuma kungiyar kasashen kudu maso gabashin Asia (ASEAN).

Shugaba Xi ya ce a matsayin APEC na kungiyar kawancen tattalin arziki mafi girma a yankin Asia da Pasifik, ita kuma kungiyar ASEAN ta kawancen yanki mai dimbin damarmaki, hadin gwiwa tsakaninsu na da kyakkyawar makoma.

Shugaba Xi ya bayyana haka ne lokacin da yake ganawa da shugabannin bangarorin biyu, ya na mai zayyana manufofi da tsare-tsare iri guda da kungiyoyin ke da su. (Fa'iza Mustapha)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China