in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Shugabannin CPC za su gana da manema labarai
2017-10-24 09:53:32 cri
Gobe Laraba da safe ne ake sa ran sabbin manyan shugabannin zaunannen kwamitin hukumar siyasa na sabon kwamitin tsakiyar jam'iyyar kwaminis ta kasar Sin, JKS za su gana da manema labarai.

Kamar yadda za a zabe su tare da sauran sabbin mambobin hukumar siyasa a yayin taron farko na sabon kwamitin tsakiyar JKS karo na 19, sabbin manyan shugabannin zaunannen kwamitin hukumar siyasa za su gana da manema labarai na gida da na waje a babban dakin taron jama'a dake nan birnin Beijing da misalin karfe 12 sauran kwata na safe.

Za a nuna ganawar kai tsaye ta kafofin talabijin da rediyo na kasar Sin da kuma yanar gizo. (Ibrahim Yaya)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China