in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
An dage zaben majalisar dokoki da na shugaban yankin Kurdistan na kasar Iraki
2017-10-19 10:37:42 cri
Hukumar zaben koli da na jin ra'ayoyin jama'a ta yankin Kurdistan na kasar Iraki, ta bayar da sanarwa a ranar 18 ga wata, inda ta bayyana cewa, sakamakon hali mai tsanani a jihar Kirkuk da fuskantar matsalar rajistar 'yan takara masu halartar zaben, an dakatar da shirya zaben majalisar dokoki da na shugaban yankin Kurdistan da aka shirya yin su a ranar 1 ga watan Nuwamba, don haka an jinkirtar da jefa kuri'u a zaben har zuwa lokacin da majalisar dokokin yankin ta tsaida sabon kuduri kan batun zaben. (Zainab)
Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China