Shugabannin kasashen BRICS sun yi taro karo na 9
Yau Litinin 4 ga wata ne shugabannin kasashen BRICS wato Brazil, Rasha, Indiya, China, da Afirka ta kudu, suka fara gudanar da taro karo na 9 a birnin Xiamen na kasar Sin, inda shugaba Xi Jinping na kasar Sin ya shugabanci taron. A yayin wannan taro ne kuma, za a zartas da sanarwar Xiamen. (Tasallah Yuan)
Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku