Wani jami'in hukumar shigi da fice ya bayyana cewa, bakin hauren mata da kananan yara, wadanda masu tsaron kan iyakokin ruwa na kasar ta Libya suka ceto a tekun Medatareniya, a kokarin da suke yi na tsallakawa kasashen Turai.
An dai gudanar da aikin tusa keyar bakin haure ne tare da hadin gwiwar kungiyar kula da kaurar jama'a da duniya domin mayar da bakin hauren zuwa kasashensu na asali. (Ibrahim Yaya)