in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Shugaban kasar Gambia ya yi wa majalisar dokokin kasar jawabi game da harkokin tsaro da na kudi.
2017-07-25 10:21:35 cri

Shugaban kasar Gambia Adama Barrow, ya yi wa majalisar dokokin kasar bayanin halin da ake ciki a kasar dangane da harkokin tsaro da na kudi da kuma dangantaka da kasashen waje wadda aka yi wasarairai da ita cikin gomman shekaru.

Da yake bayanin a jiya, Adama Barrow ya ce, gwamnati na aiki kan sake fasalin bangaren tsaro wanda ya ce na da alaka ta kut-da-kut da tabbatar da adalci tare da sahihin tsarin demokradiyya.

Shugaban ya kuma yaba wa kungiyar ECOWAS ta raya tattalin arzikin kasashen Yammacin Afrika, da ta ba da dakarunta na ECOMIG don kare kasar. (Fa'iza Mustapha)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China