in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Masar da Faransa na kokarin lalubo hanyar magance rikicin kasar Libya
2017-07-17 09:39:40 cri

Shugaban kasar Masar Abdel-Fattah al-Sisi ya zanta ta wayar tarho da takwaransa na kasar Faransa Emmanuel Macron a ranar Lahadi, inda suka tattauna game da wasu muhimman batutuwa da suka shafi rikicin kan iyakoki ciki har da batun tashe tashen hankali a Libya.

Shugabannin kasashen biyu sun cimma matsaya game da daukar matakai na siyasa don warware rikicin kasar Libya, kamar yadda mai magana da yawun shugaban kasar Masar Alaa Youssef ya tabbatar da hakan.(Ahmad Fagam)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China