in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Isra'ila ta sake bude masallacin Al Aqsa
2017-07-17 09:16:52 cri

A jiya Lahadi ne mahukuntan kasar Isra'ila suka sake bude harabar masallacin Al Aqsa, bayan da 'yan sandan Isra'ilar suka hana musulmai yin sallar Jumma'a a masallacin, biyo bayan harbe wasu 'yan sandanta guda biyu da aka yi a kusa da masallacin, kamar yadda tashar Al-Arabiya dake watsa shirye-shiryenta da harshen Larabci ta bayyana.(Ibrahim)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China