Wannan na kunshe ne cikin wata sanarwar da kakakinsa ya fitar a jiya Talata.
Rahotanni na cewa, Koriya ta Arewa, ta sanar a jiya cewa, ta cimma nasarar gwajin harba makami mai linzami na MARS-14.
A ranar 3 ga wata ne shugaban kasar Kim Jong-un, ya sanya hannu kan umurnin harba makamin, inda a jiya kuma, ya je wurin da aka harbe shi. (Maryam)