in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Jami'in AU: Nahiyar Afrika ta fi fuskantar matsalar sauyin yanayi
2017-07-03 09:46:30 cri
Mataimakin shugaban hukumar kula da Tarayyar Afrika Thomas Quartey, ya ce Afrika wadda ke fitar da kashi 4 na iskar gas na duniya, ta fi fuskantar matsalar sauyin yanayi.

Da yake jawabi yayin wani taron manema labarai kan samar da kudade domin tunkarar annoba, ya yi kira ga kasashe mambobin tarayyar su kara kaimi wajen tunkarar kalubalen sauyin yanayi ta hanyar daukar matakan kariya, yana mai cewa, abun da ya fi kamata a mai da hankali kai shi ne tunkarar annoba kafin ta ta'azzara. (Fa'iza Mustapha)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China