Mataimakin babban jami'in hukumkar, Anthony Amuzu wanda ya sanar da haka a jiya, ya ce cikin makamancin lokacin a bara, alkaluman sun nuna cewa tattalin arzikin ya tsaya ne a kashi 4.4, a lokacin da aka samu matsalar makamashi da ta kai ga karancin samar da man fetur, al'amarin da suka yi wa tattalin arzikin kasar illa. (Fa'iza Mustapha)