in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Firaiministan Burtaniya za ta jagoranci taron gaggawa sakamakon harin ta'addanci a arewacin London
2017-06-19 16:04:50 cri
Firaiministar Burtaniya Theresa May ta fada a yau Litinin cewa za ta halarci taron ganawa ta gaggawa bayan da 'yan sanda suka bayyana lamarin da ya faru a arewacin London da cewa yana da nasaba da harin ta'addanci.

Da safiyar ranar Litinin ne wata motar bas ta bi ta kan wasu al'ummar musulmi da suka taru domin yin ibada a wani masallaci dake arewacin London, inda mutum guda ya rasu, kana wasu mutanen 10 suka jikkata. (Ahmad Fagam)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China