in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Jami'ar kasar Mozambique: a daidaita shirye-shiryen raya tattalin arziki don biyan bukatun jama'ar kasa da kasa
2017-05-15 13:45:57 cri
Nyeleti Mondiane, ita ce mataimakiyar ministar harkokin wajen kasar Mozambique, wadda take halartar taron dandalin koli na hadin gwiwar kasa da kasa ta fuskar shawarar "ziri daya hanya daya" a birnin Beijing na kasar Sin. Yayin da take hira da wakilin CRI a jiya Lahadi, ta ce shugaban kasar Sin Xi Jinping, a cikin jawabinsa, ya nuna aniyar da kasar Sin ta dauka, wajen kokarin aiwatar da shawarar "ziri daya hanya daya", tare da ambatar kalubalolin da duniyarmu ke fuskantar. A cewar jami'ar kasar ta Mozambique, kamata ya yi, a yi kokarin daidaita shirye-shiryen raya tattalin arziki na kasashe daban daban, ta yadda jama'ar kasa da kasa da su samu alfanu.(Bello Wang)
Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China