Amurka ta kaddamar harin makamai masu linzami 50 a Syria
2017-04-07 10:16:42
cri
Amurka ta kaddamar da harin makamai masu linzami 50 a Syria daga gabatar tekun Mediteraniya domin samar da kariya ga makamanta da ta adana, kafar yada labarai ta kasar Amurkar ce ta ba da wannan rahoto a jiya Alhamis. (Ahmad Fagam)