Shugaba Xi ya yi wannan kira ne a Litinin din nan, yayin da yake jawabi a bikin bude taron karawa juna sani, game da taro na 6 na kwamitin tsakiyar JKS karo na 18, taron da ya samu halartar manyan jami'an jam'iyyar daga larduna, da ma'aikatu daban daban. (Saminu Hassan)