Shugaba Xi wanda ya bayyana hakan yayin rangadin aiki da kai birnin Zhangjiakou da ke arewacin lardin Hebei a nan kasar Sin, ya nanata cewa, muddin ana son a yi nasara a yaki da talauci, akwai bukatar a mayar da hankali kan wasu rukunin mutane da masana'antu, kana a yi amfani da kayayyaki da dabarun da suka dace. (Ibrahim Yaya)