Cikin wata sanarwa da aka fitar, kakakin rundunar Ayodele Famuyiwa, ya ce hare hare ta sama da sojojin suka kaddamar, sun tarwatsa wuraren da mayakan na Boko Haram ke fakewa, a kudancin Tumbum Rego dake arewacin jihar Borno.(Saminu Alhassan)
|
||||||||
|
|
2017-01-17 21:12:59 | cri |
Cikin wata sanarwa da aka fitar, kakakin rundunar Ayodele Famuyiwa, ya ce hare hare ta sama da sojojin suka kaddamar, sun tarwatsa wuraren da mayakan na Boko Haram ke fakewa, a kudancin Tumbum Rego dake arewacin jihar Borno.(Saminu Alhassan)
| ||||
Webradio | ||||
|
||||
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm) |