Bangarorin biyu sun tattauna game da wasu muhimman batutuwa, ciki har da harkokin siyasar kasar, gami da kyautata yanayin zaman rayuwar al'umma.
Dadin dadawa, a wajen taron manema labarai da aka yi, Martin Kobler ya jaddada cewa, kamata ya yi a ba da fifiko kan tabbatar da zaman lafiya da kwanciyar hankali ga jama'ar kasar ta Libya.(Murtala Zhang)