Sanarwar ta ce, kwamitin bincike game da hadarin zai mika rahoto kan wannan batu ga babbar hukumar gabatar da kararraki ta kasar.
A safiyar ranar 19 ga watan Mayun bana ne, jirgin saman fasinja kasar Masar samfurin MS804 da ya tashi daga Paris na Faransa zuwa Alkahira na Massar ya yi hadari, inda mutane 66 da ke cikinsa suka halaka.(Fatima)