in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Kasar Sin ta nuna bakin cikinta kan yadda wata kasa ta zargi yanayin kare hakkin dan Adam yake ciki a kasar Sin
2016-12-12 20:16:41 cri
A yau Litinin ne, mahukutan Sin suka nuna bakin cikinsu kan yadda wata kasa daya tak ta zargi yanayin hakkin dan Adam yake ciki a kasar Sin.

Mr. Geng Shuang, kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Sin ya bayyana cewa, bangaren Sin ba zai amince da yadda wasu kasashe ke amfani da batun kare hakkin dan Adama a matsayin siyasa ba. A waje daya, ya jaddada cewa, babu wata hanya tak a duniya da ake amfani da ita wajen kiyaye hakkin dan Adama. A saboda haka, dole ne kowace kasa ta kiyaye harkokin da suka shafi kare hakkin dan Adama bisa hakikanin halin da kasar take ciki ta yadda zai dace da bukatun al'ummarta.

Ran 10 ga wata Disamba rana ce ta kare hakkin Adama ta duniya karo na 68. (Sanusi Chen)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China