Kwanan baya, an kaddamar da rahoton bunkasuwar aikin kiyaye hakkin dan Adam a shekarar 2016 a hukumance, wanda hukumar nazarin harkokin kiyaye hakkin dan Adam ta kasar Sin ta rubuta.
Wannan shi ne karo na 6 a jere da hukumar ta kaddamar da irin wannan rahoto daga shekarar 2011. (Tasallah Yuan)