Shugaban majalisar dattawan Najeriya Bukola Saraki ne ya bayyana hakan ranar Talata lokacin da ya ke karantawa kwaryar majalisar wasikar da shugaban Buharin ya gabatar mata (The Punch)
Babban sifeton 'Yan sandan Najeriya Ibrahin Idrsi ya bayyana cewa, yanzu haka ana tsare da jami'an sojan sama 2 da na kasa 1 da ake zargin da cin zarafin 'yan gudu hijira a yankin arewa maso gabashin kasar, biyon bayann umarnin gudanar da bincike da shugaban Buhari ya gabatar game da cin zarafin bil-adama da ake zargin wadannan jami'ai da aikatawa.(Vanguard)