Kasar Djibouti na goyon bayan bukatar da kasar Saudiyya take da ita na neman shiga kungiyar kasashe masu magana da harshen Faransanci a matsayin 'yar kallo, in ji wata sanarwar ma'aikatar harkokin wajen Djibouti a ranar Talata. (Maman Ada)
|
||||||||
|
|
2016-11-30 11:25:33 | cri |
Kasar Djibouti na goyon bayan bukatar da kasar Saudiyya take da ita na neman shiga kungiyar kasashe masu magana da harshen Faransanci a matsayin 'yar kallo, in ji wata sanarwar ma'aikatar harkokin wajen Djibouti a ranar Talata. (Maman Ada)
| ||||
Webradio | ||||
|
||||
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm) |