in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Muhimman labarai daga wasu jaridun Najeriya
2016-11-15 19:14:28 cri
Fadar shugaban kasar Najeriya ta bayyana cewa, kasar tana iya fuskantar matsin lamba a bangaren samar da abinci, sakamakon yadda ake matukar bukatar alkama da hatsin kasar a kasuwannin duniya.(Daliy Trust)

Mataimakin shugaban Najeriya Yemi Osinbajo ya bayyana a jiya Litinin cewa, damar kasar ta cin gajiyar bangaren man kasar kadan ce, duba da halin da bangaren makashin ke fuskanta a duniya.

Mr. Osinbajo ya ce, duk da cewa, wadannan damammaki suna fadi tashi, Najeriyar tana bukatar bangaren mai a kokarin da ta ke yi na fadada tattalin arzikinta maimako dagora da man shi kadai.(Vangurad)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China