in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Dattawan Niger Delta sun kara gabatarwa Najeriya wasu karin bukatu
2016-11-03 19:25:47 cri
Kwana daya bayan tattaunawar da dattawan yankin Niger Delta suka yi da shugaba Buhari na Najerya, kan yadda za a magance matsalar yankin, sai ga shi kuma a jiya Laraba, sun kara gabatar da wasu jerin bukatu biyar bayan guda tara da suka gabatar tun farko. Matakin da dattawan suka ce zai haifar da mai-ido a tattaunawar warware matsalar yankin da bangarorin biyu ke yi a cewar jaridar Vangurad. (Ibrahim Yaya)
Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China