in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Za a bude karin jami'o'i masu zaman kansu a Najeriya
2016-11-03 19:24:53 cri
Jaridar The Guardian ta wallafa labarin da ke cewa, gwamnatin tarayyar Najeriya ta ba da lasisin kafa jami'o'i masu zaman kansu guda 8 a fadin kasar, bayan da hukumar kula da jami'o'in kasar ta ba da shawarar yin hakan. (Ibrahim)
Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China