A yau Alhamis ne shugaba Xi Jinping na kasar Sin, ya gana da sarkin kasar Cambodia Norodom Sihamoni a birnin Phnom Penh, inda kuma suka gudanar da shawarwari a tsakaninsu.
Kafin ganawar tasu, Xi Jinping ya halarci kasaitaccen bikin maraba da aka shirya masa a fadar sarkin. (Tasallah)