in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Muhimman Labarai daga wasu kafofin watsa labaran Najeriya(161013)
2016-10-13 20:05:51 cri

Gwamnatin Najeriya ta ce, za ta kara azama, game da yakin da ta daura da cin hanci da rashawa. Gwamnatin ta ce, wannan aiki zai shafi dukkanin sassa, ba kuma za a baiwa wani bangare kariya ba. (Vanguard)

Domin saukaka gudanar da hada-hadar kasuwanci a Najeriya, majalissar dattawan kasar za ta yi gyaran fuska ga tsarin biyan haraji, ta yadda Najeriyar za ta samu zarafin fita daga matsalar matsin tattalin arziki da take ciki. (The Guardian)  (Saminu)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China