Da yake karin haske game da aukuwar hakan ga kamfanin dillancin labarai na kasar Sin Xinhua, mai magana da yawun rundunar Kanar Sani Usman, ya ce sojojin sun hallaka mayakan kungiyar ne, yayin wani bata-kashi da sassan biyu suka gwabza a jiya Laraba a kauyen Bulabulin.(Saminu Alhassan)