in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Nijar ta bude kasuwar wutar lantarki ga wasu kamfanoni
2016-09-19 11:02:09 cri

Gwamnatin kasar Nijar a yayin wani taron ministoci ta cimma wasu jerin kudurori dake shafar bude kasuwar wutar lantarki tare da tsaida matakan ba da lasisin shigo da fitar da wutar lantarki, a cewar wata majiyar hukumomin kasar a ranar Asabar a birnin Yamai. Kudurin farko na tsaida musamman ma matakan shiga ga kamfanoni ga aikin layin sufurin wutar lantarki a dukkan fadin kasar, tare da biyan kudin hakkin samun dama, in ji sanarwar gwamnatin Nijar. (Maman Ada)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China