in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Dandalin shugabannin matasan Afrika a Lome
2016-09-07 10:38:37 cri
Wasu daruruwan matasa da suka fito daga kasashe goma sha biyar na gamayyar tattalin arzikin kasashen yammacin Afrika (ECOWAS) na halarta a birnin Lome na kasar Togo, tun daga ranar 6 zuwa 8 ga watan Satumban ga wani dandalin shugabannin matasa na yammacin Afrika (WALYS) karo na biyu, bisa taken "Matasa a teku: Wadannan irin hanyoyi domin fitar da Afrika daga matsala". Wannan haduwa, da kwararrun dake damuwa da ci gaban Afrika da kyautatuwar jin dadin matasa, suke jagoranta, na da manufar baiwa halartan samun bayanai, horo da nacewa kan hanyoyin da suka dace da karko kan tashin hankalin 'yan gudun hijira ba bisa doka ba dake tura nahiyar cikin zaman makoki. (Maman Ada)
Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China