Mista Des Van Rooyen, mamba a gwamnatin Afirka ta Kudu, ya tabbatar da zaben kananan hukumomin da aka gudanar a ranar Lahadi ta makon jiya cewa, an gabatar da shi bisa gaskiya. Yana taya hukumar zabe mai zaman kanta ta kasar murna domin aiwatar da zaben cikin kwanciyar hankali da lumana. (Laouali Souleymane)