in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Mali: Sojoji guda biyu da aka bada sanarwar sun mutu a cikin wani harin sun dawo gida
2016-07-24 12:51:01 cri
Kaporal Zakaria Coulbaly da Adama Zongo sun sake bayyana a ranar Asabar a cikin gidajensu a Markala, dake kasar Mali, a yayin da kuma sunayensu suke cikin jerin sunayen sojojin da aka kashe a wani sansaninsu na Nampala a ranar 19 ga wata. Sojojin sun bayyana cewa, gaban nasasar da maharan suka samu kan rukuninsu, sun fidda tufafinsu na soja sun gudu zuwa a kasar Mauritaniya domin jiran zuwa taimakon sojoji a Nampala. (Maman Ada)
Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China