Babban sakataren jam'iyyar FPR ta kasar Ruwanda: Tsoma bakin da kasashen waje suka yi ba zai taimakawa warware batun tekun kudancin kasar Sin ba
2016-07-09 16:58:18
cri
Babban sakataren jam'iyyar FPR ta kasar Ruwanda François Ngarambe ya bayyana wa 'yan jarida a kwanakin baya cewa, tsoma bakin da kasashen waje suka yi ba zai taimakawa warware batun tekun kudancin kasar Sin ba, ya kamata bangarorin biyu da abin ya shafa su koma hanyar yin shawarwari don warware batun. (Zainab)