160706-shugaba-muhammadu-buhari-ya-taya-alummar-najeriya-murnar-bukukuwan-sallah-murtala.m4a
|
A yau Laraba ne, al'ummar Najeriya ke gudanar da shagulgulan bikin murnar karamar sallah, bayan kammala azumin watan Ramadan. Shugaban Najeriyar Muhammadu Buhari ya gabatar da sakon taya murna ga daukacin al'ummar musulmin kasar na murnar bukukuwan Idin karamar sallah ta bana.
Sakon wanda ya fito daga ofishin mataimaki na musamman ga shugaba Muhammadu Buhari game da kafafen yada labarai Shaaban Ibrahim Sharada. Ku karkade kunnuwan ku don sauraron wannan sako.