Xi Jinping ya nuna juyayi ga takwaransa na Bangladesh kan mutuwar mutanen da aka yi garkuwa da su
2016-07-05 21:02:22
cri
A jiya Litinin ne, shugaban kasar Sin Xi Jinping ya aika da sako ga takwaransa na kasar Bangladesh Abdulla Hameed, don nuna juyayi kan lamarin da ya auku a kasar na kashe wasu mutanen da aka yi garkuwa da su. (Bilkisu)