in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
'Yan bindiga sun sake fasa bututun mai a Najeriya
2016-06-16 19:21:15 cri
Rahotanni daga Najeriya na cewa, a yau da safe tsagerun yankin Niger Delta da ake kira "Niger Delta Avengers"sun sanar da sake fasa wani bututu mai mallakar kamfanin samar da mai na kasar wato NNPC a jihar Akwa Ibom da ke kudu maso gabashin kasar.

Wata sanarwa da kungiyar ta fitar ta ce ta fasa bututun man ne da misalin karfe 4 na safiyar yau agogon kasar.

Fasa bututun man na zuwa ne sa'o'I 72 bayan da kungiyar ta zayyana wasu ka'idoji kafin ta shiga tattaunawa da bangaren mahukuntan kasar ta Najeriya.(Ibrahim)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China