in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
WHO: An kawo karshen cutar Ebola a Liberiya
2016-06-10 13:10:10 cri

A jiya Alhamis 9 ga wata, hukumar lafiya ta duniya WHO ta ba da sanarwar cewa, ya zuwa yanzu an kawo karshen cutar Ebola da ta barke a Liberiya. Wannan shi ne karo na hudu da ba a samu karin mutanen da suka kamu da cutar Ebola cikin kwanaki 42 tun bayan bullar cutar a kasar a cikin shekaru biyu da suka wuce a kasar ta Liberiya.

Kawo yanzu, an shiga matakin kara sa ido kan Liberiya na tsawon kwanaki 90. Da zarar an sami wani mutum da ya kamu da cutar, hukumar da ke hada yaduwar cutar za ta killace shi daga sauran jama'a nan take.(Fatima)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China