in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Kwamitin sulhun MDD ya bukaci Mali ta yi bincike kan harin da aka kaiwa sojojin kiyaye zaman lafiya
2016-05-20 13:33:22 cri
Kwamitin sulhun MDD ya fidda wata sanarwa, wadda ke Allah wadai da harin da aka kaiwa sojojin kiyaye zaman lafiya na MDD dake kasar Mali, tare da kalubalantar mahukuntan kasar da su gaggauta gudanar da bincike, domin damke wadanda suka kaddamar da harin.

A daren ranar 18 ga watan nan ne ofishin magatakardar M.D.D. ya bayyana cewa, an kai hari ga sojojin kiyaye zaman lafiya na M.D.D. da ke kasar Mali a yankin Kidal, wanda hakan ya yi sanadiyyar mutuwar sojoji 5, tare da jikkatar wasu 3. (Zainab)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China